Advertisment
Education

ASUU Update Strike Again

Sponsored Links

Kungiyar mallaman Jami’o’i na nigeria wato ASSU ta yanke shawarar ci gaba da yajin aikin da takeyi

Manyan jaridu a nigeria da ma kasashen ketare sun rawaito cewa matakin yazo ne Bayan wata zazzafar tattaunawa da akayi a ranar litinin Game da yadda Za’a cimma matsaya tsakanin kungiyar da Kuma gwamnati

An dauki matakin ci gaba da yajin aikin bayan ganawar kwamatin zartarwa a hedikwatar ASSU dake jami’ar Abuja, babban birnin tarayyar nigeria

Kungiyar ASSU dai ta shafe sama da wata 6 tana gudanar da yajin aikin da ya tilastawa Dalibai zaman gida

ASUU na ganin gudanar da yajin aikin ne hanyar samun Mafita ga tarin bukatun da ta gabatarwa gwamnatin nigeria ciki har da batun inganta musu albashi

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button