Advertisment
notice

Ma’aikatar Bayar Da Tallafi Da Walwala Da Jinkan Yan Nigeria Ta Fitar Da Sanarwa

Sponsored Links

Ma’aikatar agaji da jinkai ta kasa
Ta ja kunnen Yan nigeria da su guji fadawa hannun Yan damfara Dake nuna kansu a matsayin wakilan Ma’aikatar ta
Wanda zaka Sami wasu suna karban kudade wajen Al’umma suna cewa sunayin register tallafin covid-19 ne

Ma’aikatar tayi bayanin hakan ne a ranar litinin din Nan ganin wani shafi yayi rubutu Kan cewa zai iya bayar da tallafin kudin RRR inda har ya ajiye number wayar sa domin a Kira shi

Sunyi maganar sosai ganin irin wannan rubutun da suka gani

Hakan yasa Ma’aikatar ta fitar da Sanarwar Gaggawa ga Al’ummar kasar Domi su guji fadawa hannun Yan damfara

A cigaba da bayanin Ma’aikatar ne ta bayyana cewa ta kusan kammala shirye shiryen ta na biyan tallafin kudi na RRR Wanda zasu bayar da naira 30k akalla mutane sama da 2 millions ne suka amfana da wannan tallafin.

Fatan alkhairi

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button