Advertisment
GeneralJob

Arewa24 Zata Dauki Sabbin Ma’aikata

Sponsored Links

Gidan talabijin tashar arewa 24 zasu dauki Sabbin Ma’aikata

Gidan talabijin din zai dauki Ma’aikatan ne domin sake bunkasa kasuwanci sa ga jama’a

Tashar arewa 24 tayi suna a sosai a yankin Africa Wanda a yanzu Babu kamar ta wajen watsa shirye shiryen hausa a Africa ga masu sha’awar cika wannan aikin a gidan talabijin na arewa24 zasu iya Shiga wajen da aka rubuta apply now domin cikawa

APPLY NOW

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button