Advertisment
Education

Masarautar Saudiyya Zata Tallafawa Yan Nigeria Da Damar Yin Karatu A Kasar

Sponsored Links

Masarautar saudiyya zata bayar da tallafin karatu da Yan nigeria

Bayan Yan nigeria ma kasar ya saudiyya ta bayyana cewa zata tallafawa kasashen Musulmai
Bayan bayar da tallafin karatun sune zasu dauki nauyin karatun su
An bude shafin cika wannan tallafin a tun a last week wato ranar 15 August

Zasu rufe cika wannan tallafin Kuma ranar 4th September

Jami’ar ta shirya tsab domin bawa Dalibai karatu a bangarori da dama

Kuma jami’ar tayi alkawarin bayar da ilimi ga Yan kowace kasa cikin aminchi da Karamchi

Ga Masu sha’awar cikawa zaku iya Shiga wajen da aka rubuta apply now

APPLY NOW

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button