Advertisment
notice

Gwamnatin Tarayya Ta bude shafin tallafin karatu

Sponsored Links

Ma Aikatar ilimi ta Tarayyar nigeria ya bude shafin tallafin karatu na HND
NCE
DEGREE
MASTER
Gwamnatin Tarayyar tayiwa wannan tallafin karatun lakabin suna NIGERIA AWARD SCHOLARSHIP 2021/2022 TENABLE IN NIGERIA PUBLIC TERTIARY INSTITUTION

Gamasu sha’awar cika wannan tallafin karatun sai ka zabi Wanda kake son cika ka Shiga ka cika

Danna wajen da aka rubuta apply now domin cikawa

APPLY NOW

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button