notice
Hukumar Wutar Lantarki Ta Kasa Ta Fara Daukar Sabbin Ma’aikata
![](https://ginsau.com.ng/wp-content/uploads/2022/06/NERC.webp)
Sponsored Links
Hukumar kula da Wutar lantarki ta kasar nigeria Mai suna (“NERC”)
Ta bude shafin daukar sabbin Ma’aikata
Hukumar dai ta fitar da sanarwar a yau ta Kuma bayyana ranar 15 July 2022 zata rufe shafin daukar sabbin Ma’aikata da misalin karfe 12:00am
Ga duk masu sha’awar cika wannan aikin zasu iya Shiga ta wajen da aka rubuta apply now ka cika form din ka
![](https://ginsau.com.ng/wp-content/uploads/2022/06/1654540681215.jpg)
Also Read: An Rufe Register Tallafin Kudi Na RRR
Sponsored Links