Advertisment
notice

Hukumar Wutar Lantarki Ta Kasa Ta Fara Daukar Sabbin Ma’aikata

Sponsored Links

Hukumar kula da Wutar lantarki ta kasar nigeria Mai suna (“NERC”)
Ta bude shafin daukar sabbin Ma’aikata

Hukumar dai ta fitar da sanarwar a yau ta Kuma bayyana ranar 15 July 2022 zata rufe shafin daukar sabbin Ma’aikata da misalin karfe 12:00am

Ga duk masu sha’awar cika wannan aikin zasu iya Shiga ta wajen da aka rubuta apply now ka cika form din ka

APPLY NOW

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button