Advertisment
notice

Za’a Fara Samin Kudi Da Facebook Page A Nigeria

Sponsored Links

Kamfanin Facebook sun zabi kasar nigeria a cikin kasashen da zasu amfana da Shirin Facebook star

Shi Facebook star wani tsari ne da zai taimaka wa mutane wajen samun yan kudaden kashewa wato wani tsari ne da Kamfanin nuka suke bawa Facebook talla su Kuma Facebook zasu bawa mutanen su wannan tallan

Facebook sun zabi kasashe 6 a Africa
Nigeria
Kenya
Morocco
Madagascar
Sudan
Egypt

Wannan sune kasashen da Kamfanin Facebook ya zaba zuwa yanzu a nahiyar Africa Wanda zasu amfana da Shirin Facebook star

Sai dai kafin mutum ya Kai wannan matsayin Facebook sun saka wasu ka’idoji da Dole sai ka cika su

Ku kasance da mu a post na gaba zamu gabatar Muku da wannan ka’idojin

Fatan alkhairi

Kasance da shafin GinSau

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button