Advertisment
General

Allah yayiwa sani Garba sk rasuwa fitatcen jarumin masana antar kannywood

Sponsored Links

 

Allah yayiwa fitatcen Dan wasan hausa rasuwa sani Garba sk

ranar laraba bayan yasha fama da gajeriyar jinya a cikin Kano

furodusa Abdul amart Mai kwashewane ya tabbatar da rasuwar tasa 

sani Garba sk ya rasu ne a asibitin Muhammad Abdullahi wase dake nasarawa local government Kano

ya rasu ne ranar laraba da yamma

 sani sk yakai 3years Yana jinya Amma a tsatstsaye yake jinyar sa

Amma jinyar ta tashi Masa sosai ne a cikin mako biyar din Nan da suka gabata

tun asali sani Garba sk Yana fama da jijyar sugar ne Wanda daga karshe ta haifar Masa fa ciwon Koda da hanta ta hada Masa da hawan jini

a baya dai ansha watsa labaran kancewa ya rasu

inda wani lokacin shi da Kansa yake musanta hakan

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button