notice
An Fara Biyan Ma’aikatan Npower Albashin su
![](https://ginsau.com.ng/wp-content/uploads/2023/02/download-1-4.webp)
Sponsored Links
Hukumar kula da Ma’aikatan npower Daman kafin yanzu ta bayar da sanarwar cewa zasu Fara biyan Ma’aikatan nasu me nan da Dan karamin lokaci sai gashi a Daren jiya talata wayewar laraba gwamnatin ta fara Sanya musu kudi a asusun ajiyar su da Suka shigar
Zuwa yanzu ana CI gaba da turawa mutane kudin su ga Wanda basuji alert nasu ba su jira Nan gaba kadan za a saka musu da kudin su har yanzu ana cigaba da turawa mutane kudin su
ga kadan na shaidar cewa wasu sun ji alert na Albashin su Nan
![](https://ginsau.com.ng/wp-content/uploads/2023/02/1677059714681.jpg)
Also Read: Yadda Zakuyi da Tsofaffin Kuɗaɗen ku
Sponsored Links