Advertisment
News

Subhanallah Wasu Yara Uku Sun Kashe Mahaifin Su

Sponsored Links

Wata mahaifiya mai shekaru 56 ta rasa ranta bayan ta sha duka a hannun ‘ya’yanta maza guda uku, bayan sun yi zargin cewa ita ce ta sace musu wayar Android da suka siya tare da kudinsu.

Bayanin Lamarin

Lamarin ya faru ne a kauyen Shikangania dake mazabar Lurambia cikin karamar hukumar Kakamega a kasar Kenya. ‘Ya’yan sun kasance ‘yan makaranta ne, biyu suna makarantar sakandare yayin da kaninsu yake makarantar firamare.

Yadda Aka Faru

Rahotanni sun bayyana cewa yaran sun kira mahaifiyarsu zuwa wajen makoki da ake yi na rasuwar makwabcinsu. Bayan sun isa wajen, sai suka nemi ta raka su jeji, inda suka yi mata duka suka kashe ta sannan suka bar gawarta a can cikin jejin.

Matakin ‘Yan Sanda

Zuƙuwan yanzu dai yaran suna hannun ‘yan sanda inda ake ci gaba da gudanar da bincike don gano gaskiyar lamarin.

Karin Labarai

Domin samun karin labarai, ziyarci: www.ginsau.com.ng.

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button