Advertisment
News

Hukumar Shirya Jarrabawar JAMB Ta Saki Results

Sponsored Links

Hukumar shirya Jarrabawar Shiga jami’o’in nigeria wato JAMB.
Tasanar da sakin sakamakon Jarrabawar bana na 2022 da Dalibai suka zana a fadin kasar nigeria
Shugaban sashen Hulda da jama’a na jamb Fabian Benjamin, ya bayyana hakan a jawabin da ya saki a ranar Asabar, rahoton The nation.
Ya bayyanawa Dalibai da suka zana Jarrabawar cewa zasu iya duba sakamakon a wayoyinsu na tarho

Yadda zaka duba jamb results naka

Muna muku fatan nasara

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button