Advertisment
News

zaben da za a gudanar 2023 a Nigeria Yana cikin hatsari

Sponsored Links

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta yi gargaɗin cewa zaɓukan ƙasar na 2023 na iya kasancewa cikin hadari, matukar ba a yi kokarin daƙile matsalar rashin tsaro ba.

A cewar hukumar kalubalen tsaron da ke kara ta’azzara da rashin hukunta masu aikata laifin hakan na kawowa shirinta saiko kuma tace zai taimaka wajen hanata cimma burinta na yin ingantaccen zabe kasar

INEC ta ce tun yanzu ta fara tsoron tura ma’aikatan wucin gadi zuwa yankunan da ake fama da rikici kamar su jihar kaduna jihar sokoto da jihar katsina sannan Kuma da zamfara wanda kuma dole ne a yi zaɓen a cikinsu.

Ta kara da cewa su kansu ma aikata da suke aiki daiwa daga cikin ma’aikata miliyan daya da take da su na dindindin 

da take amfani da su sun nuna fargaba tun yanzu kowa Yana tsoron a turashi wajen da ake tashin hankali a cikin su

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button