Advertisment
News

BIDIYO:- Yadda wasu kidnappers Suka Sacemin Mijina

Sponsored Links

 Subhanallah 

Wasu kidnapper din sun sace mijin wata Mata

A Shirar ta da manema labarai matar ta bayyana cewa mijin nata ya fita lambu ne shi da abokin sa domin ya naimo musu abinda zasu ci 

Kwatsam sai kidnapper Suka sace shi tare da abokin nasa

Amma ta bayyana cewa shi abokin nasa cikin ikon Allah ya Samu nasarar kwatowa inda shi Kuma yanzu mijin nata Yana hannun kidnapper din

Gadai cikakkiyar Shirar tasu nan da Yan jarida

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button