Advertisment
News

KIRIS YA RAGE ADAWO DA AMFANI DA TWITTER A NIGERIA

Sponsored Links
bincike da ingantattun bayanai sun nuna cewa Twitter ta kusa dawowa aiki a Nigeria
ana sa ran zai Fara aiki Nan kusa kadan
Twitter ta cika dukkan wasu sharadi da gwamnatin tarayya tasaka Mata duk da tsaurarar dokoki da aka Sanya Mata
jaridar the nation tace kwamatin kwararru da aka kafa domin warware dukkan wata matsala da ta faru tsakanin company Twitter da gwamnatin Tarayyar Nigeria sun kammala komai
yanzu kawai ana sauraron abinda shugaban kasa Muhammad buhari zai fada
Wata majiyar gwamnati ta bayyana cewa a karshe shafin ya cika sharudda shida da gwamnati ta gindaya na dage takunkumin da aka sanya mata a Najeriya a daidai lokacin da ake rufe kasuwancinsa a shekarar 2021
majiyar ta qara da cewa daga yanzu zai kula da aikin Twitter a Nigeria tare da cewa Nan bada jimawa ba zasu bude branch or office a Nigeria 
majiyar ta qara da cewa ana son subude office ne domin in sunyi laifi akama su a tuhume su
inda Kuma suka ce duka bangaren biyun sunyi hasara sosai daga company Twitter din har ma da NIGERIA 
company Twitter ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta ba shi damar bude ofishi a shekarar 2022 saboda babu wani tanadi da aka yi a cikin kasafin kudinsa na bara. Tunda muna cikin sabuwar shekara, muna sa ran ofishin zai fara aiki nan ba da jimawa ba
Tare da biyan haraji, muna fatan gwamnati za ta samu karin kudaden shiga daga Twitter. Wannan haramcin ya taimaka wajen gyara abubuwan da suka faru a baya. “Misali, Twitter yana tara makudan kudade daga Najeriya ba tare da goyon bayan doka da bin dokokin kasar mu ba. “Duk da amfani da VPN da wasu ‘yan Najeriya ke yi, kudaden shiga na Twitter sun ragu sosai saboda Haramta ta akayi a kasar.
Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button