Advertisment
Job

Za’a Dauki Ma’aikatan Lafiya A Jihar Sokoto

Sponsored Links

Ma’aikatar lafiya reshen jihar sokoto tana naiman wadanda sukayi karatun lafiya masu kwalin karatu bangaren Nurses da kuma midwives

Ana Umartar masu wadanda qualifications din da su Kai takardun karatun su PRIMARY HEALTH CARE FACILITIES ACROSS SOKOTO STATE

Ana bukatar duk Wanda Yake da sha’awar cika wannan aikin yaje da dukkan takardun karatun sa
Zaka naimi office din Director Administration a cikin Ma’aikatan lafiya ta Sokoto State Primary Health Care Development Agency Headquarters, Block 14 Shehu Kangiwa Secretariat, Sokoto

An Fara Kai takardun ranar 11/8/2022 Kuma Za’a rufe ranar 23/8/2022

Lokacin rufewa a kullum karfe 4:00pm

Fatan alkhairi tare da fatan nasara

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button