Advertisment
notice

Sanarwa Daga Hukumar Nitda

Sponsored Links

Hukumar bunkasa fasahar sadarwa ta zamani (NITDA) karkashin jagorancin malam Kashif inuwa hadejia tana sanar da Yan nigeria cewa an Fara Gudanar da taron GITEX a kasar Dubai daukar larabwa

GITEX Yana nufin Gulf Information Technology Exhibition
Wannan taron an Saba yinsa duk shekara a kasar dubai Kuma taro ne na duniya da ake baje kolin na’urorin Mai kwakwalwa
Kasar Dubai dai itace daular kasuwanci duniya

Prof isah Ali pantami shine jagoran tafiyar a nan nigeria

Muna musu fatan alkhairi

Sponsored Links

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button